haramtacciyar kasar isra’’ila
Amman (IQNA) Wata shahararriyar kungiya a kasar Jordan ta yi kira da a hana fitar da kayayyakin noma daga wannan kasa zuwa Haramtacciyar Kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3490331 Ranar Watsawa : 2023/12/18
Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar kula da harkokin addini ta Palastinu ta gargadi yahudawan sahyuniya dangane da shirin gudanar da bukukuwan idin yahudawa a cikin masallacin Quds.
Lambar Labari: 3482508 Ranar Watsawa : 2018/03/25
Bangaren kasa da kasa, Majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra'ila za ta kada kuri'a kan daftarin kudirin hana kiran salla a yankunan Palastinawa da suka hada har da birnin Quds.
Lambar Labari: 3482417 Ranar Watsawa : 2018/02/21
Bangaren kasa da kasa, Dakarun tsaron sararin samaniyar kasar Siriya sun kakkabo jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra'ila samfarin F-16 a wannan Asabar.
Lambar Labari: 3482383 Ranar Watsawa : 2018/02/10
Bangaren kasa da kasa, Shalom Ainer wani malamin yahudawan sahyuniya a haramtacciyar kasar Isra'ila, ya bayyana cewa suna sayar da makamai a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3482282 Ranar Watsawa : 2018/01/09
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da kasancewar birnin Qudus a matsayin fadar mulkin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.
Lambar Labari: 3482174 Ranar Watsawa : 2017/12/06
Bangaren kasa da kasa, daruruwan yahudawan sahyuniya ne suka kai farmaki kan makabartar annabi Yunus (AS) a kusa da garin Alkhalil kudancin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3482118 Ranar Watsawa : 2017/11/20
Bangaren kasa da kasa, Majalisar dinkin duniya ta damuwarta kan yadda haramtacciyar kasar Isra'ila take kame kananan yara Palastinawa tare da tsare su.
Lambar Labari: 3482077 Ranar Watsawa : 2017/11/07
Bangaren kasa da kasa, duk da irin matakan takurawa da cin zarafin da haramtacciyar kasar Isr’ila ta dauka a masallacin Aqsa masallata fiye da dubu 25 ne suka yi salla a yau a cikin masallacin.
Lambar Labari: 3481767 Ranar Watsawa : 2017/08/04
Bangaren kasa da kasa, Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benyamin Netanyahu ya bayar da umarni ga jami'an tsaron yahudawan Isra'ila da su gaba da tsaurara bincike a kan Palastinawa a birnin Quds da kuma masallacin Aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3481739 Ranar Watsawa : 2017/07/26
Bangaren kasa da kasa, Palasdinawan sun ki bi ta karkashin kofar na bincike domin shiga masallacin kudus yayin da wani daga cikin masu gadin wurin ya yi kiran salla a wajen masallacin.
Lambar Labari: 3481707 Ranar Watsawa : 2017/07/17
Bangaren kasa da kasa, Haramtacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da rufe masallacin Aqsa tare da hana musulmi yin salla a cikinsa kwanaki uku a jere.
Lambar Labari: 3481706 Ranar Watsawa : 2017/07/16
Bangaren kasa da kasa, Sakamakon musayar wutar da aka yi yau tsakanin Palastinawa 'yan gwagwarmaya da kuma jami'an 'yan sanda yahudawan sahyuniya a bakin kofar masallacin Quds, Isra'ila ta sanar da hana sallar Juma'a a yau a cikin masallacin.
Lambar Labari: 3481698 Ranar Watsawa : 2017/07/14
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da adana wurare da kayayyakin tarihi ta duniya UNESCO ta saka birnin Alkhalil da kuma masallacin annabi Ibrahim a cikin wuraren tarihi na duniya.
Lambar Labari: 3481679 Ranar Watsawa : 2017/07/07
Bangaren kasa da kasa, jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kai hari a kan wasu yankuna acikin yankin zirin gaza.
Lambar Labari: 3481652 Ranar Watsawa : 2017/06/28
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra'ila ta ware kudi dalar Amurka miliyan 190 domin karfafa samuwar yahudawa a cikin birnin Quds da kewaye.
Lambar Labari: 3481258 Ranar Watsawa : 2017/02/24
Bangaren kasa da kasa, Haramtacciyar kasar Isra'ila ta sake dawo da batun hana kiran sallah a cikin wasu yankunan Palastinawa da ke gabar yamma da kogin Jordan kuma gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3481230 Ranar Watsawa : 2017/02/14
Bangaren kasa da kasa, an gabatar da daftarin kudiri gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya da ke neman haramtacciyar kasar Isra’ila ta dakatar da gina matsugunnan yahudawa a yankunan Palastinawa.
Lambar Labari: 3481059 Ranar Watsawa : 2016/12/22